iqna

IQNA

jaddada
Tehran (IQNA) Majiyoyin tsaro a kasar Iraki sun sanar da kaddamar da wani gagarumin farmaki a yankin Tarmiyah da ke arewacin Bagadaza, da nufin lalubo wasu mayakan kungiyar Daesh da suka samu maboya a wuraren.
Lambar Labari: 3486826    Ranar Watsawa : 2022/01/16

Tehran (IQNA) Babban zauren Majalisar Dinkin Duniya, ya amince da kudurori guda uku kan warware batun Palastinu da babban rinjaye, da kuma bukatar gwamnatin sahyoniyawa ta janye daga yankunan da ta mamaye, da kuma matsayin birnin Kudus da ta mamaye.
Lambar Labari: 3486632    Ranar Watsawa : 2021/12/02

Mohammad Hussain Hassani:
Tehran (IQNA) Mohammad Hussain Hassani shugaban cibiyar ayyukan kur’ani ta Iran ya jaddada wajabcin yin aiki domin samun zaman lafiya da fahimtar juna tsakanin al’ummomin duniya.
Lambar Labari: 3485750    Ranar Watsawa : 2021/03/17

Tehran (IQNA)dukkanin kungiyoyin sun jadadda wajabcin ci gaba da gwagwarmayarhar zuwa karshen mamayar kasarsu ta 1948 da Isra’ila ke yi.
Lambar Labari: 3484800    Ranar Watsawa : 2020/05/15

Bangaren kasa da kasa, an nuna tarjamar littafin addu'a na du'ul Kumail a birnin Harare na kasar Zimbabwe.
Lambar Labari: 3483155    Ranar Watsawa : 2018/11/27