Masu fada da yada kyamar musuunci a cibiyar Azhar sun yi tir da Geert Wilders mai kyamar musulunci a Holland.
Lambar Labari: 3484362 Ranar Watsawa : 2019/12/31
Bangaren kasa da kasa, ana gudanar da tarukan ashura a cibiyar Alkausar da ke birnin hague na kasar Holland.
Lambar Labari: 3484024 Ranar Watsawa : 2019/09/07
An hana masu tsananin kyamar addinin muslunci na kungiyar PEKIDA gudanar da duk wani gangami a kusa da masallatai a garin Ayndhon na kasar Holland.
Lambar Labari: 3484019 Ranar Watsawa : 2019/09/05
Bangaren kasa da kasa, wasu masu gudanar da bincike sun gano wani tsohon masallaci a cikin saharar kasar Kuwait.
Lambar Labari: 3483521 Ranar Watsawa : 2019/04/05
Gwamnatin kasar Holland ta dakatar da sayar wa Saudiyya da ma kasashen da suke cikin kawance da Saudiyya ke jagoranta, da ke kaddamar da hare-hare kan al'ummar kasar Yemen.
Lambar Labari: 3483166 Ranar Watsawa : 2018/11/30
Bangaren kasa da kasa, an nuna fin din nuna kyama da batunci ga addinin muslunci a gidan talabijin din gwamnatin kasar Holland.
Lambar Labari: 3482490 Ranar Watsawa : 2018/03/19
Ana ci gaba da gudanar da gangami da jerin gwanoa kasashen duniya la'antar shugaban kasar Amurka a kan kudirinsa na amincewa da birnin Quds a matsayin birnin yahudawa.
Lambar Labari: 3482190 Ranar Watsawa : 2017/12/11
Bangaren kasa da kasa, shirin gudanar da wasu ayyuka na inganta ayyukan masallatan Morocoo a kasar Holland.
Lambar Labari: 3482109 Ranar Watsawa : 2017/11/17
Bangaren kasa da kasa, wata yar sanda musulma a kasar Holland na fuskantar matsala sakamakon saka lullubi a kanta a lokacin aiki a kan haka ta kai kara.
Lambar Labari: 3482018 Ranar Watsawa : 2017/10/20
Bangaren kasa da kasa, ana ci gaba da gudanar da tarukan raya daren ashura a cikin wannan wata na Muharram a brnin Hague na kasar Holland.
Lambar Labari: 3481946 Ranar Watsawa : 2017/09/29
Bangaren kasa da kasa, wani dab kasar Holland ya zama sakamakon jin kiran salla a kasar Turkiya a lokacin da yake yawon bude ido.
Lambar Labari: 3481943 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Wilder Ya Bukaci:
Bangaren kasa da kasa, Geert Widers shugaban jami'aiyyar masu ra'ayin 'yan mazana jiya Holland ya bukaci da acire addinin muslunci daga cikin addinai masu 'yanci a kasar.
Lambar Labari: 3481906 Ranar Watsawa : 2017/09/17
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron maulidin Imam Ridha (AS) a cibiyar Alkauthar da ke birnin Hague a kasar Holland.
Lambar Labari: 3481756 Ranar Watsawa : 2017/08/01
Bangaren kasa da kasa, Kotun koli a kasar Holland ta bayar da umarni da a gina ma musulmi makarantar sakandare a cikin birnin Amstardam fadar mulkin kasar.
Lambar Labari: 3481741 Ranar Watsawa : 2017/07/27
Bangaren kasa da kasa, Girtt Wilders dan majalisar dokokin kasar Holland da ya shahara wajen kiyayya da msulmi ya sake yin wasu kamalan batunci a kan addinin mulsunci.
Lambar Labari: 3481256 Ranar Watsawa : 2017/02/23
Bangaren kasa da kasa, An rufe wasu manyan masallatai guda hudu na musulmi a wasu manyan biranan kasar Holland biyo bayan harin da aka kai kan wani masallaci a kasar Canada tare da kashe masallata.
Lambar Labari: 3481188 Ranar Watsawa : 2017/01/31
Bnagaren kasa da kasa, babbar cibiyar muslunci a kasar Masar at Azahar ta yi akkakusar da yin Allawadai dangane da fitar da wani fafan bidiyo na cin zarafin manzon Allah (SAW) a tashar talabijin ta Holland.
Lambar Labari: 3319698 Ranar Watsawa : 2015/06/26