iqna

IQNA

sheikh zakzaky
Bangaren kasa da kasa, kotun Kaduna da ke sauarren shari’ar Sheikh Ibrahim Zakzaky ta dage sauraren shari’ar har zuwa ranar 5 ga watan Agusta mai kamawa.
Lambar Labari: 3483892    Ranar Watsawa : 2019/07/29

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da jerin gwano a kasar Afrika da ta kudu domin kira da a saki Sheikh Ibrahim Zakzaky
Lambar Labari: 3483881    Ranar Watsawa : 2019/07/26

Sayyid Abbas Musawi kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa, suna yin kira ga gwamnatin Najeriya kan ta bayar da dama domin sama ma sheikh Ibrahim magani a asibitocin da suka dace.
Lambar Labari: 3483870    Ranar Watsawa : 2019/07/23

Bangaren kasa da kasa, wasu fitattun mutane daga kasashe daban-daban na nahiyar turai sun bukaci a duba batun Sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3483857    Ranar Watsawa : 2019/07/19

Bangaren kasa da kasa, dan sheikh Ibrahim Zakzaky ya fitar da wani bayani dangane da yanayin da mahaifinsa yake ciki da kuma fatan sakinsa nan ba da jimawa ba.
Lambar Labari: 3483839    Ranar Watsawa : 2019/07/14

A yau Alhamis za a gudanar da wani gangami a birnin Istanbul na kasar Turkiya, domin yin kira ga gwamnatin Najeriya kan saki Sheikh Ibrahim Zakzaky.
Lambar Labari: 3483829    Ranar Watsawa : 2019/07/11

Bangaren kasa da kasa, cibiyar kare hakkokin musulmi ta kasar Birtaniya ta sake nanata cewa Sheik Zakzaky na bukatar kulawa ta musamman a wajen Najeriya.
Lambar Labari: 3483809    Ranar Watsawa : 2019/07/06

An gudanar da jerin gwano a birnin Abuja fadar mulkin Najeriya domin yin kira ga gwamnatin kasar da ta saki sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi.
Lambar Labari: 3483801    Ranar Watsawa : 2019/07/02

Harkar muslunci a Najeriya ta bayyana halin da sheikh Ibrahim Zakzaky yake ciki da cewa yana da matukar hadari.
Lambar Labari: 3483785    Ranar Watsawa : 2019/06/29

Bangaren kasa da kasa, Harkar muslunci a Najeriya ta jadda kira kan a saki Sheikh Zakzaky tare da mai dakinsa da ake tsare da su fiye da shekaru uku a kasar.
Lambar Labari: 3483770    Ranar Watsawa : 2019/06/25

Bangaren kasa da kasa, wasu majiyoyi a harkar muslunci a Najeriya sun ce gwamnatin jahar Kaduna za ta karbi shekh Ibrahim Zakzaky domin yi masa shari'a a jahar.
Lambar Labari: 3481241    Ranar Watsawa : 2017/02/18

Bangaren kasa da kasa, wata kungiyar kare hakkin bil adama Najeriya ta bukaci a saki sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da wata tuhuma ba.
Lambar Labari: 3481073    Ranar Watsawa : 2016/12/27

Bangaren kasa da kasa, bayanai daga Najeriya sun jami’an tsaron kasar sun canja wa sheikh Ibrahim Zakzaky wurin da ake tsare da su zuwa wani wuri na daban da ba a sani ba.
Lambar Labari: 3481025    Ranar Watsawa : 2016/12/11