IQNA

Zanga-Zangar Aadawa Da Nuna Kiyayya Ga Musulmi A Birtaniya

21:45 - November 27, 2019
Lambar Labari: 3484277
Bangaren kasa da kasa, dubban mutane ne suka gudanar da gangami a birane na Birtaniya kan adawa da nuna wariya ga musulmi.

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, dubban mutane ne suka gudanar da gangami a birane na kasar Birtaniya kan adawa da nuna wariya ga musulmi da ake yi a kasar.

Wannan gangami da jerin gwano na zuwa ne dai a daidai okacin da sakamakon jin ra’ayin jama’a ke nuni da cewa nuna kiyayya ga musulmi a kasar yana karuwa cikin sauri.

Mata musulmi da suke saka lullui dais u ne suka fi fuskatar matsaoli a wasu yankuan na kasar, inda har sukan fuskaci matsal  wuraren ayyukansu da kuma makarantu.

Kasar Birtaniya na daya daga cikin kasashen turai da adadin musulmi yake ci gaba da karuwa a cikin sauri, lamarin da masu kiyayya da musulmi  kasar suke kallonsa a matsayin wani babban hadari ga maomar kasar.

 

3859931

 

captcha